Rahoto

Rahoto

Coronavirus: Shugaban Majalisar Gwamnonin Najeriya ya killace kansa

Gwamnan jihar Ekiti Dakta Kayode Fayemi, kuma shugaban Majalisar Gwamnonin Najeriya ya killace kansa a daidai lokacin da ake jiran sakamakon gwajin da

Shugaban Majalisar Jihar Edo ne ya kamu da Coronavirus

Shugaban Majalisar Dokoki ta Jihar Edo Frank Okiye ne mutumin da aka tabbatar yana dauke da Coronavirus a jihar. Mataimakin Gwamnan Jihar Philip Shaib

Osinbajo bai kamu da cutar Coronavirus ba

Sakamakon gwajin da aka yi wa mataimakin shugaban Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya nuna ba ya dauke da cutar coronavirus. Mai taimaka wa Osinbajo, k

Wadanda suka kamu da Coronavirus a Najeriya sun kai 46

Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa (NCDC) ta sanar da karin mutum biyu da suka kamu da cutar Coronavirus a safiyar yau Laraba, hakan ya sa aka samu

Coronavirus ta kashe dan jarida a Zimbabiwe

Wani dan jarida ya zama mutum na farko da ya mutu a kasar Zimbabiwe bayan ya kamu da cutar Coronavirus. Ministan kiwon lafiya na kasar, Obadiah Moyo,