Rahoto

Rahoto

Gwamnan Bauchi ya kamu da Coronavirus

Sakamakon wani gwaji da aka yi ya nuna cewa Gwamnan jihar Bauchi Bala Mohammmed, yana dauke da cutar Coronavirus. A wata sanarwa da babban mai bai wa

Coronavirus: Kano ta mayar da daliban musaya zuwa jihohinsu

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa ta mayar da daliban musaya su kimanin 780 da ke karatu a jihar zuwa jihohinsu na asali a wani mataki na dakile mu

Coronavirus: An rufe Masallacin Kasa da ke Abuja

Hukumar gudanarwar Masallacin Kasa da ke Abuja ta sanar da dakatar da yin salloli biyar cikin jam’i, da sallar Juma’a, da ma gudanar wasu taruka

An sake samun ’yan Najeriya 5 da suka kamu da Coronavirus

Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa (NCDC) ta sanar da samun karin mutum biyar da suka kamu da cutar Coronavirus a Najeriya. A cikin mutum biyar din

Ya kashe wanda yake zargin na badala da matarsa

Wani mutum mai shekaru 35 mai suna Habeeb Kasali, ya shiga komar ‘yan sandan jihar Ogun bisa zargin da ake masa na kashe wani mutum mai suna Bam