Rahoto

Rahoto

Fashewar bututun mai ya kashe mutum 17 a Legas

Hukumomi a jihar Legas sun ce akalla mutum 17 ne suka mutu kuma da dama suka jikkata sakamakon fashewar bututun mai a unguwar Abule Ado da ke yankin F

Gobara ta hallaka mutane ta kone sama da gidaje 50 a Legas

Da safiyar ranar Lahadi ne al’ummar unguwar Abule Ado da ke yankin Festak a karamar hukumar Amuwo Odofin a jihar Legas, suka wayi gari da karar

‘Yan kungiyar asiri sun kashe mai balangu sun arce da gasasshen nama a Abeokuta

A daren Juma’ar da ta gabata ne wasu da ake zargin ‘yan kungiyar asiri ne suka dirar wa kasuwar Lafenwa a Abeokuta inda suka kashe wani ma

Yadda Sarki Sanusi II ya sauka jihar Legas

A cikin daren ranar Juma’a tsohon sarkin Kano ya isa birnin Legas, inda ya sauka a tashar jiragen saman Murtala Muhammed International Airport (

Dalilin da ya sa na bai wa Sarki Sanusi II mukamai – El-Rufai

Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai, ya bayyana dalilansa na bai wa tsohon sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi II mukamai biyu a jihar Kaduna. Y