Rahoto

Rahoto

An samu mutum na biyu da ya kamu da cutar Kurona a Najeriya

Ministan lafiya, Dakta Osagie Ehanire, ya sanar da samun mutum na biyu da ya kamu da cutar Kurona (COVID19), a Najeriya. Dakta Osagie, ya bayyana haka

Man United ta lallasa Man City da ci 2-0

Kwallon da Antonio Martial yaci a minti na 30 da kuma wanda McTominay yaci a minti na 90 ne suka bai wa Manchester United nasara akan Manchester City

Harin ‘yan bindiga ya tilastawa makiyaya 350 yin hijira a Neja

Wasu iyalan makiyaya mafiyawa mata da kanan yara, da adadinsu ya kai 350 sun yi hijira daga yankinsu na Kuchi da ke Karamar hukumar Munya ta jihar Nej

Gwamnatin Kaduna ta ba ‘yan kasuwar Barci wa’adin kwanaki 3 su tashi

Gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da bayar da wa’adin kwanaki uku ga masu duk shaguna a kasuwar barci a jihar da su tattara su bar kasuwar . ̵

An dage auren matashi dan Kano da masoyiyarsa baturiyar Amurka

An dage daurin auren matashin nan dan jihar Kano Isa Sulaiman da masoyiyarsa baturiyar Amurka Jeanine Sanchez wanda a baya aka shirya yi a watan da mu