Rahoto

Rahoto

Cutar Kurona: Saudiyya ta hana shiga Makkah da Madina

Kasar Saudiyya ta dakatar da bizar shiga kasar, inda ta sanar da hana maniyatta aikin Hajji da Umrah shiga biranen Makkah da Madina, a wani matakin ha

Cutar Kurona ta sake yaduwa zuwa Aljeriya, Brazil da Faransa

Kungiyar Tarayyar Turai EU ta bayyana ta bayyana fargabarta ga  Najeriya sakamakon bullar cutar a Nahiyar Afirka, kamar yadda aka samu rahoton cutar r

NERC ta haramtawa kamfanonin wuta karban sama da Naira 1,800 ga marasa mita

Biyo bayan yawan korafi da al’umma ke yi kan tsadar kudin wuta na kiyasi da kamfanonin rarraba wutar lantarki wato (DisCOs) ke yi a kan masu amf

Soja ya harbe sojoji 4 sannan ya kashe kansa a Borno

Wani sojan Najeriya mai mukamin kofur da ke aiki da rundunar Operation Lafiya Dole a Jihar Borno, ya harbe abokan aikinsa sojin Najeriya 4, sannan ya

Dan takarar PDP ne zababben Gwamnan Bayelsa- Kotun koli

Kotun kolin Najeriya ta yi watsi da karar da jam’iyyar APC ta shigar gabanta game da hukuncin kotun ranar 13 ga Fabrairu 2020, wanda ta bada umarnin s