Rahoto

Rahoto

Kotu ta samu Oliseh Metuh da laifin karbar Naira miliyan 400

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta samu tsohon kakakin jam’iyyar PDP Olisa Metuh, da laifin karbar Naira miliyan 400 daga hannun tsohon Mashawar

Shugaban Majalisar Dokokin Kaduna ya yi murabus

Shugaban Majalisar Dokokin jihar Kaduna Alhaji Aminu Shagali, ya yi murabus daga mukaminsa. Alhaji Aminu, ya mika takardar murabu dinsa a ranar Talata

An kama Dan sanda da mutum 5 da zargin laifin garkuwa a Kalaba

Rundunar sojojin Najeriya karkashin shirin Operation Skolombo a Kalaba babban birnin jihar Kuros Riba, sun kama wani jami’in dan sanda tare da wasu mu

Monguno bai halarci ganawar Buhari da Manyan Jami’an Tsaro ba

Mashawarcin Shugaban Kasa kan Harkokin Tsaro (NSA) Manjo Janar Babagana Monguno (mai ritaya), bai halarci ganawar sirrin da Shugaba Buhari, ya yi da m

Gobara ta kone gidaje 10 da kayan abincin Naira miliyan 5 a Jigawa

Rahotanni daga Karamar Hukumar Suletankarkar da ke jihar Jigawa na cewa, wata gobara ta kone gidajen ajiye abinci 10 a kauyen Dirani da ke jihar. Jami