Rahoto

Rahoto

Maryam Sanda ta daukaka kara bayan hukuncin kisa

Maryam Sanda, wacce babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta yanke mata hukuncin kisa saboda  zargin laifn kashe mijinta, Bilyaminu Bello, ta daukaka kara

Yadda ‘yan sanda suka bude wuta akan ‘yan kasuwa a Abeokuta

Jami’an ‘yan sandan da ke sashin yaki da aikace-aikacen ‘yan kungiyar asiri sun yi harbin kan mai uwa da wabi a kasuwar kayan gwari

Matsalar tsaro: Buhari ba zai yi murabus ba- Gwamanatin Tarayya

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, ba zai yi murabus  daga mukaminsa ba, saboda kalubalen  tsaron kasar. Ministan yada labarai da al’adun Najeriya La

Akwai barazanar kai wa Majalisa harin ta’addanci- Shugaban Majalisa

Shugaban majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan ya tabbatar da samun rahoton barazanar kai wa Majalisar dokokin Najeriya hari da wasu

‘Masu yin zanga-zangar sace Leah Sharibu na jawo mata karin fitina ne’

Wani Dan rajin kare hakkin jama’a kuma Dan jarida da ke aiki a gidan Talabijin na kasa NTA, Malam Hussaini Isa, ya yi suka a kan aiwatar da zang