Rahoto

Rahoto

Gwamnatin Katsina za ta tallafawa wadanda harin ‘yan bindiga ya raunata

Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari, ya ce gwamnati za ta tallafawa al’ummar da harin ‘yan bindigar da ake zargi da barayin shanu ne

Gwamnatin Borno ta sanar da ranar da za su yi azumi kan Boko Haram

Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum, ya sanar da ranar Litinin 24 ga watan Fabrairun 2020 a matsayin ranar da za a gudanar da azumi da ad

Kotu ta bada umarnin maidawa Dasuki fasfonsa

Wata babbar kotu da ke yankin Maitama a babban birnin tarayya Abuja, ta bada umarnin a maidawa tsohon Mashawarcin Shugaban kasa kan Harkokin Tsaro Sam

Ba zamu kori manyan jami’an tsaro yanzu ba: Fadar Shugaban kasa

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani akan kiraye-kirayen da ake ta yi wa shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, na ya kori manyan jami’an tsaron

Muna samun nasara a Yaki da Cin hanci da Rashawa – Buhari

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, ya ce gwamnatinsa na samun nasara a Yaki da cin hanci da rashawa da take yi.  Shugaban ya kuma nemi hukumar Yaki d