Rahoto

Rahoto

An yi wa Buhari ihu a Maiduguri

Jama’ar da suka yi dandazon tarar shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, tun da sanyin safiyar yau Laraba a Maiduguri babban birnin jihar Borno sun

‘Yan bindiga sun kona mutum 16 ‘yan gida daya a Kaduna

Mutum 16 ‘yan gida daya sun kone kurmus bayan ‘yan bindiga sun banka musu wuta a kauyen Bakali da ke lardin Fatika Karamar Hukumar Giwa a jihar Kaduna

Buhari ya kai ziyara Maiduguri bayan harin Boko Haram

A yanzu haka Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya isa Maiduguri babban birnin jihar Borno bayan ya dawo daga Addis Ababa. Kamar yadda Mai bai wa shug

Gwamnatin Buhari ta gaza a fuskar tsaro- Kadaria Ahmed

Fitacciyar ‘yar jaridar nan mai suna Kadaria Ahmed, ta bayyana cewa shugaban Najeriya Buhari, ya gaza a fannin tsaron kasa, ta ce harkar tsaro a

Kungiya ta raba kayan sanyi ga kananan yara a Jama’a

Babban mai taimakawa gwamnan jihar Kaduna kan harkokin shari’a, Barista Rabi Adamu Musa, tare da hadin gwiwar kungiyar Hafsatscrowd ta rabawa ka