Rahoto

Rahoto

Jami’ar OAU ta dakatar da malami kan lalata da daliba

Hukumar jami’ar Obafemi Owolowo da ke Ile Ife a jihar Osun ta Najeriya (OAU) ta sake dakatarwa tare da mika wani malamin jami’ar mai suna

An gwabza fada tsakanin jami’an Kwastam da ‘yan kasuwa

Mutane da dama ne suka jikkata biyo bayan wata arangama tsakanin jami’an hukumar hana fasakwabri ta kasa (Kwastam) da ‘yan kasuwar bajekol

INEC ta soke jam’iyyun siyasa 74

Shugaban Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC Farfesa Mahmud Yakubu, ne ya sanar da hakan ranar Alhamis a wani taron manema labarai. Farfesa

Matashi ya hallaka iyayensa ya soki kanwarsa da wuka

Rundunar ‘yan sanda a Legas na farautar wani matashi dan shekara 23 da ya hallaka mahaifinsa da mahaifiyarsa ya kuma dabawa ‘yar uwarsa da

Na yi farin ciki kan dawo da buga jaridun Daily Trust a Borno – Zulum

Gwamnan jihar Borno da ke Arewa Maso Gabashin Najeriya, Babagana Umara Zulum ya bayyana muradinsa na ganin an dawo da ci gaba da buga jaridun Daily Tr