Rahoto

Rahoto

‘Yan sandan Katsina sun ceto mutum 26 daga hannun masu garkuwa da su

Rundunar ‘yan sandan Jihar Katsina tayi nasarar ceto mutum 26 daga hannun masu garkuwa da su a kauyen Dungun Ma’azu da ke cikin karamar hu

Wata da ake zargin ta kamu da zazzabin Lassa ta mutu a asibitin Abuja

Wata mata mai suna Joy Nana Bashir, da ake jinyarta a asibitin garin Kubwa da ke Abuja, kan cutar da a ke zargin zazzabin Lassa ce, ta mutu a yau Lara

‘Yan sanda sun tilastawa korarren shugaban yankin Suleja fita daga ofis

Jami’an ‘yan sanda a yau Laraba sun tilastawa tsohon shugaban Karamar hukumar Suleja da ke jihar Neja, Malam Hussaini Ladan, wanda kotun d

Kwastam ba zata iya rufe daukacin iyakokin kasa ba- Hamid Ali

Shugaban Hukumar Kwastam Kanal Hamid Ali (mai murabus) ya bayyana cewa, hukumar ba zata iya rufe ko ina a iyakokin kan tudu na kasar nan ba. Kanal Ham

An gano budurwar da aka sace a Abuja a Anambra

Lauratu Lawal, buduruwa mai shekara 17 da a ke zargin wani surukin mahaifinta da bacewarta a Garin Dakwa Abuja, ta bayyana a garin Anacha ta jihar Ana