Rahoto

Rahoto

Gobara ta sake lakume dukiya a kasuwar Balogun a Legas

Da safiyar yau Laraba ne gobara ta sake tashi a kasuwar Balogun da ke cikin garin Legas. Wani da yake kasuwancinsa a daura da wajen da wutar ta tashi

Fargabar cutar coronavirus: An rufe babban shagon kasuwanci a Abuja

Hukumar Bunkasa Gasa daKare Hakkokin Masu Amfani Da Kaya (FCCPC) ta rufe babban shagon kasuwanci mai suna Panda, da yake unguwar Jabi a cikin garin Ab

Za a tono gawar wani mutum daga kabari bayan an yi musayar ta asibiti a Kano

Wata kotun shari’ar Musulunci da ke jihar Kano ta bayar da umarnin tono wani mutum daga kabarinsa mako daya da binne shi bayan an gano cewa, an

Najeriya zata fara fitar da shinkafa kasashen waje- Ministan Noma

Ministan Albarkatun noma Alhaji Sabo Nanono, ya shaida cewa cikin shekaru biyu masu zuwa Najeriya zata fara fitar da shinkafar da ta noma kasashen ket

Sarkin Qatar ya amince da murabus din Firayi Ministan kasar ya nada sabo

Sarkin Qatar ya nada sabon Firayi Ministan kasar, karkashin wata doka kamar dai yadda kafafe yada labaran kasar suka sanar. Kamfaninn dillancin labara