Rahoto

Rahoto

Matasa sun raunata soja bayan kashe mai sayar da takalmi a Kaduna

Wasu matasa cikin fushi sun raunata wani soja bayan an zarge shi da kashe wani matashi mai sayar da takalmi a kasuwar Shaikh Gumi da ke Kaduna. Lamari

Mika mulki daga PDP zuwa APC nasarar Dimokuradiyya- Namadi Sambo

A jawabin da ya yi, tsohon mataimakin shugaban Kasa Muhammad Namadi Sambo, da ya kasance shugaban taron, ya ce dawowar mulkin kasar nan daga hannun ja

Aikin jarida na gaskiya yasa Media Trust karbuwa a Najeriya- Gwamnan Ekiti

Gwamnan jihar Ekiti kuma shugaban kungiyar Gwamnonin Najeriya Dokta Kayode Fayemi, ya yabawa kamfanin rukunin jaridun Media Trust masu jaridar Aminiya

Gwamnan Kaduna ya nada sabon shugaban hukumar Al’hazai

Gwamnan Jihar Kaduna Nasir Ahmed El-rufai, ya amince da nadin Mallam Sani Dalhatu Musa a matsayin sabon shugaba mai kula da hukumar al’hazai ta

Burin neman matsayi bai kai dan takara ga nasara a Najeriya- Kashim Shetima

Tsohon Gwamnan jihar Borno kuma Sanata a yanzu mai wakiltar Borno ta Arewa, Kashim Shetima ya gargadi ‘yan siyasa da su yi taka-tsantsan wajen n