Rahoto

Rahoto

An kaiwa Sarkin Potiskum hari a hanyar Kaduna zuwa Zariya

Wasu ‘yan bindiga sun kaiwa Sarkin Potiskum na jihar Yobe Alhaji Umaru Bubaram, hari akan hanyar Kaduna zuwa Zariya. ‘Yan bindigan sun tare titin ne d

Shekaru 50 da yakin Biyafara: IBB ya bukaci ‘Yan Najeriya da su hada kai

Tsohon Shugaban Najeriya a Mulkin Soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida (mai ritaya), ya bukaci daga kowanne bangare na kasarnan da su zamo masu hadi

Gwamnatin Najeriya ta haramta kungiyar tsaron Amotekun

Gwamnatin Najeriya ta sanar da haramta kungiyar tsaro ta Amotekun, da aka kaddamar a wasu jihohin shiyyar Kudu. Ministan shari’a na Najeriya Abu

Gwamna Masari ya bai wa ‘yan bindiga wa’adin kwana biyu

Gwamnan Jahar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari, ya bai wa ‘yan bindiga masu aiwatar da satar shanu, satar mutane tare da yin garkuwa da su don karbar

Kotu ta kwace kujerar Gwamnan Imo daga PDP an ba APC

A yanzu haka kotun koli ta tabbatarwa dan takarar Gwamnan jihar Imo na jam’iyyar APC Hope Uzodinma a matsayin wanda ya lashe ya lashe zaben Gwamnan ji