Rahoto

Rahoto

Hadarin mota ya kashe ‘yan Kwankwasiyya uku

Wasu mambobin Kwankwasiyya uku sun rasu, yayin da biyu suka samu mummunan rauni a wani hadarin mota da ya faru a hanyar Kaduna zuwa Abuja jiya Litinin

‘Yan fashi sun kai hari a kasuwar IBB Suleja

Wani gungun ‘yan fashi da su ka kai hari a kasuwar IBB da ke garin Suleja a yammacin jiya Litinin, sun harbi mutum guda daga nan suke tsere daga

Dalilin da yasa Kotun Koli ta dage zaman shari’ar Gwamnoni

Kotun koli ta dage yanke shari’ar jihohin: Kano da Bauchi da Sakkwato da Benuwe. Sai kuma sauran jihohin Imo da Filato. Dalilin da yasa kotun koli ta

Yau kotun koli za ta yanke hukunci kan zaben Kano, Sakkwato da Imo

A yau Litinin ne kotun kolin za ta yanke hukunci bayan daukaka kararrakin zabukan Gwamnonin da suka hada da:  Gwamnan jihar Kano Umar Ganduje, Gwamnan

Gwamnan Bauchi yana jinya a asibitin Landan

Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Abdulkadir Muhammed, yana jinyar rashin lafiya a birnin Landan. Babban mai taimakawa Gwamnan akan watsa labarai Mukh