Rahoto

Rahoto

An kashe ‘yan bindiga da yawa yayin da sojoji 4 suka mutu a Birnin Gwari

Akalla sojoji hudu ne ‘yan bindigar Karamar Hukumar Birnin Gwari da ke Jihar Kaduna suka kashe a wani wuri da ake kira Unguwan Yako, kusa da  Bu

A wannan watan za a fara biyan ma’aikatan Sakkwato sabon albashi- Tambuwal

Gwamnan jihar Sakkwato Aminu Tambuwal, ya ce  za a fara biyan ma’aikatan jihar sabon tsarin karancin albashin ma’aikata da aka kaddamar. Gwamna Tambuw

‘Yan Boko Haram sun kashe sojoji 3 da fararen hula 8 a Monguno

Mayakan Boko Haram sun kashe sojoji uku da wasu fararen hula takwas tare da raunata wasu da dama a garin Monguno da ke jihar Borno, bayan  sun kutsa c

Majalisar Dokokin Katsina ta rage kasafin kudin 2020

A yau Alhamis  Gwamnan Jahar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari, ya rattabawa kasafin kudin shekarar 2020 hannu, a gidan gwamnati bayan amincewar Majal

EFCC ta fara binciken gidajen Shehu Sani a Abuja

Jami’an Hukumar Yaki da Yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) na bincken wasu gidaje biyu a Abuja mallakar tsohon Sanata mai Wakiltar Kaduna ta tsaki