Rahoto

Rahoto

An kashe masu garkuwa da mutane 4 a hanyar Abuja zuwa Lokoja

‘Yan bangan kauyen Manyare da ke kusa da birnin Kotonkarfe a hanyar Abuja zuwa Lokoja sun harbe wasu mutum hudu da ake zargin masu garkuwa da mutane n

Ta kashe mijinta saboda ya ki sayarwa dansu kayan Kirisimeti

Wata malamar makaranta mai zaman kanta a Legas ta hallaka mijinta har lahira bayan da takaddama ta kaure a tsakanin su a kan riga da takalmin Kirisime

Rikicin fili ya yi sanadiyyar kashe mutum 4 a Edo

Mutum hudu ne aka kashe a jihar Edo sakamakon rikicin fili tsakanin wasu unguwanni biyu da suka hada da Itsukwi da Imiakabu a Karamar Hukumar Etsako t

Dan Majalisar Dokokin jihar Sakkwato ya rasu bayan fadi a Majalisar

Dan Majalisar Dokokin Jihar Sakkwato Honarabul Isa Harisu Kebbe, mai wakiltar karamar hukumar Keɓɓe ya rasu a yau Litinin. Margayin ya yanke jiki ya f

Ba na goyon bayan amfani da Naira biliyan 37 don gyaran majalisa- Dan Majalisa

Daya daga cikin dan Majalisar dokokin tarayya, Bamidele Salam, ya yi watsi da ta shirin kashe kudaden da suka kai har Naira biliyan 37 don gyaran gini