Rahoto

Rahoto

Kungiyar matasan Arewa ta yi Allah wadai da kiran a saki Sowore

Wata gamayyar kungiyar Matasan Arewa ta fito ta yi Allah wadai da wa’adin da wasu kungiyoyi masu zaman kansu suka bai wa gwamnatin tarayya data

‘Yan sanda sun kama jami’in tsaro da yi wa barayi safarar makamai

Rundunar ‘yan sanda ta yi nasarar kama jami’in tsaro mai mukamin Sufuritanda na Hukumar Shige da Fice ta kasa  (National Immigration Service) a

Kotu ta umarci matar da aka saki ta mayarwa da mijinta firiji

Wata kotun Sharia Court ll, da ke unguwar Magajin Gari, a jihar Kaduna a yau Talata ta umarci wacce suka rabu da mijinta mai suna Umma Zakariyya ta ma

Ba Arewa kadai ke fuskantar kalubalen tsaro ba –Sarkin Musulmi

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar, ya  bayyana cewa kalubalen tsaron da kasar ke fuskanta ba a yankin Arewa bane kawai ya shafi duk yan

Buhari ya mika wa Majalisar Dattawa sunan sabon shugaban FIRS

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya nada sabon shugaban Hukumar Tara Haraji ta kasar, FIRS sannan ya aika wa Majalisar Dattijan kasar sunan sabon sh