Rahoto

Rahoto

Kotu ta ba da umarnin kai El-Zakzaky gidan yari a Kaduna

Wata babbar kotu da ke  Kaduna ta yanke hukuncin mayar da jagoran kungiyar mabiya shi’a IMN Sheikh Ibraheem El-Zakzaky da matarsa gidan yari, bayan la

‘Yan sanda sun ci zarafin wakilin Radiyo Iran a wajen shari’ar Zakzaky

An samu wata ‘yar hatsaniya tsakanin ‘Yan sanda biyu da wakilin gidan radiyon Iran mai Suna Aliyu Muhammad, a lokacin da ‘yan Sandan suka bukace shi d

An yanke wa Tsohon Gwamnan Abia hukuncin dauri shekara 12

A yau Alhamis wata babbar kotu a Legas ta yanke wa Sanata mai ci kuma tsohon Gwamnan jihar Abia, Orji Uzo Kalu hukuncin zama a gida kaso na tsawon she

’Yan bindigar Katsina da Zamfara sun koma jihar Neja – Sanatoci

Sanatocin jihar Neja sun bayyana cewa ‘yan bindigar jihohin Katsina da Zamfara sun tare a wasu garuruwan jihar Neja, sun kuma addabi al’ummar ji

An kashe mutum 8 da yin garkuwa da Hakimi da wasu 6 a Neja

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari jiya Talata da safiyar yau Laraba a unguwanni biyu da ke cikin Karamar Hukumar Rafi da ke jihar Neja. Inda suka kashe m