Rahoto

Rahoto

Mambobin PDP sun yi zanga-zangar kisan shugabar mata ta Kogi

A yau Laraba mambobin jam’iyyar PDP mata sun gudanar da zanga-zanga a Abuja akan kisan gillar da wasu matasa suka yi wa shugabar mata ta PDP ta jihar

Kotu ta bayar da belin ‘Mama Boko Haram’ Naira Miliyan 30

A yau Laraba bayan da Hukumar yaki da cin hanci EFCC ta gurfanar da Barista Aisha Alkali Wakil, wadda ake yi wa lakabi da Mama Boko Haram da wasu mutu

Buhari ya kaddamar da motocin yaki da aka kera a Najeriya

A jiya Talata ne Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, ya kaddamar da motocin yaki na sojoji da aka kera a Najeriya, wanda ake kira ‘Mine Resistant Ambu

Kwalekwale ya kife da ‘yan mata 6 a Kebbi

Wani kwale-kwale ya kife da ‘yan mata shida a kauyen Tindifai da ke gundumar Dakingari a Karamar Hukuman Suru ta jihar Kebbi a jiya Talata. Matan da k

Mahaifina ya bar Naira Dubu 7 a matsayinsa na tsohon Shugaban kasa – Dan Murtala

Dan tsohon Shugaban Kasar Najeriya Marigayi Janar Murtala Muhammed, mai suna Risqua Muhammed, ya ce, mahaifinsa ya rasu ya bar Naira dubu 7 kacal a as