Rahoto

Rahoto

Jami’an DSS sun ceto yara biyu bayan shekara 3 da sace su a Kebbi

A yau Lahadi Jami’an tsaron farin kaya wato DSS  sun yi nasarar ceto, wasu yara biyu da aka sace su a jihar Kebbi shekaru 3 da suka gabata. An s

Zaben Sanatan Kogi: Smart Adeyemi ya kayar da Dino Melaye

Hukumar zabe mai zaman kanta a Najeriya INEC ta tabbatar da Smart Adeyemi na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben kujerar Dan Majalisar

An sako Basaraken Abuja bayan biyan kudin fansa Naira Miliyan 6.5

An sako Sarkin Rubuchi HRH Mohammed Ibrahim Pada, da ke Karamar Hukumar Kuje a babban birnin tarayya Abuja. Masu garkuwan da mutanen sun sako Basarake

An kashe ‘Yan sanda 2 da sace mutum 7 a Mubi

Shugaban riko na Karamar Hukumar Mubi ta Kudu, Ahmadu Dahiru da ke jihar Adamawa. Ya ce, wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun

Shugabannin Kananan Hukumomin PDP 7 sun koma APC

Shugabannin Kananan Hukumomi bakwai na jam’iyyar PDP a jihar Ekiti sun koma jam’iyyar APC, shugabannin sun sauya jam’iyyar ne lokacin da suka karbi ba