Rahoto

Rahoto

Dan sanda ya bindige abokin aikinsa a lokacin da ya tarwatsa ‘Yan acaba

Wani jami’in dan sanda da ke bakin aiki a yankin Igando a Jihar Legas ya gamu da ajalinsa bayan da abokin aikinsa ya harbe shi da bindiga bisa k

An tura jami’an ‘yan sanda dubu Legas don magance cushewar ababen hawa

Rundunar ‘yan sandan Legas ta tura karin zaratan jami’anta dubu a sassan manyan titunan Legas, domin magance cunkoson ababan hawa da ake f

Kotu ta soke dokar kirkiro sabbin masarautun Kano

Babbar kotun jihar Kano ta rushe dokar da ta bai wa majalisar jihar Kano damar kirkiro sabbin masarautu hudu, wanda Gwamnan jihar Abdullahi Umar Gandu

INEC ta ba zababben Gwamnan Bayelsa shaidar nasarar zabe

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bai wa zababben Gwamnan jihar Bayelsa David Lyon, da Mataimakinsa Sanata Degi Eremienyo, takardar shaid

Gwamnatin Zamfara ta dakatar da Hakimi saboda harin Karaye

Gwamnan jihar Zamfara Bello Mohammed Matawalle, ya amince da dakatar da babban Hakimin Gundumar Gummi Alhaji Abubakar Bala Gummi (Bunun Gummi). A wata