Rahoto

Rahoto

An kama matar da talauci yasa ta jefa danta a masai a Ogun

Wata matar aure mai shekaru 30 mai suna Risikat Olabintan ta shiga komar ‘yan sanda a jihar Ogun bayan da aka same ta da laifin jefa jaririn da

Gwamna Masari ya gabatar da kasafin kudin 2020 Naira biliyan 249  

A yau Laraba ne, Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari, ya gabatarwa Majalisar Dokokin jahar da kasafin kudin shekarar 2020 na Naira bilyan

Yawan Kudin Haraji: ’Yan kasuwar Shaikh Gumi Kaduna sun yi zanga-zanga

Wasu daga cikin ‘Yan Kasuwar Shaikh Abubakar Gumi da ke jihar Kaduna sun yi zanga-zanga saboda yawan haraji da kudin shago da suka ce, Hukumar Kula da

Kwastam ta kame mai safarar kudin bogi tare da barasa mai guba a Ogun

Jami’an Hukumar Kwastam da ke aiki a shiyya ta daya a jihar Ogun, sun yi nasarar kame wani mutum da kudi Naira miliyan biyu da dubu dari biyar n

’Yan bindiga sun sace mai jego da mutum 5 a Kaduna

A daren yau Laraban nan ne wasu ‘yan bindiga suka sace wata mai jego da wasu mutum 5 a Unguwar Dan Mani da ke a Karamar Hukumar Igabi a jihar Kaduna.