Rahoto

Rahoto

Hotunan dawowar Buhari gida daga Birtaniya

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya dawo gida Najeriya daga Birtaniya bayan wata ziyara da ya kai can. Shugaban ya koma gida cikin daren Juma’

ZABEN BAYELSA: Ban ji dadin rashin fara zabe da wuri a mazabata ba – Jonathan

A yanzu haka tsohon Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya kada kuri’arsa a rumfar zabe ta Unit 39 mazabar Ward 13 da ke Otuoke Karamar Hukumar Ogbia,

ZABEN BAYELSA: Mataimakin Dan takarar Gwamnan PDP ya kada kuri’arsa

Mataimakin Dan takarar Gwamna na jam’iyyar PDP a Jihar Bayelsa Sanata Lawrence Ewhrudjakpo, ya kada kuri’arsa a mazabar Ofoni ward 4, cibiyar zabe ta

ZABEN KOGI: Dan takarar Gwamnan PDP Musa Wada yake kada kuri’arsa

Dan Takarar Gwamna karkashin jam’iyyar PDP, Injiniya Musa Wada lokacin  da yake kada kuri’arsa a mazabar Odo ward 1, rumfa ta unit 001, Karamar

ZABEN KOGI: Gwamna mai-ci kuma dan takarar APC Yahaya Bello ya kada tasa kuri’ar

Yahaya Bello, gwamna mai-ci kuma dan takarar jam’iyyar APC ya kada tasa kuri’ar a mazabarsa.