Rahoto

Rahoto

An kashe Magidanci da sace matarsa da wasu 2 a jihar Kogi

Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kashe wani Magidanci mai suna Alhaji Nuhu Yusuf, sannan suka yi garkuwa da matarsa mai s

Zaben Bayelsa: APC ba ta da dan takarar Gwamnan jihar – Kotu

Saura kwana biyu kacal a gudanar da zaben Gwamnan jihar Bayelsa, wata babbar kotun tarayya ta Yenagoa, babban birnin Jihar Bayelsa. Ta soke takarar da

An kame ‘Yan Kungiyar asiri 16 a Benuwe

Rundunar ‘Yan sandan jihar Benuwe ta kama wasu mutum 16 da ake zargin ‘yan kungiyar asiri ne, wanda suka haddasa mutuwar jama’a da dama a cikin wata d

An yanke wa mutum 4 hukuncin kisa kan kan garkuwa da Basarake

Alkalin Babbar kotun jihar Legas, da ke Ikeja Oluwatoyin Taiwo, ya bada umarnin hukuncin kisa ga mutum hudu da suka yi garkuwa Sarkin Iba, Oba Goriola

‘Yan ta’addan Birnin Gwari sun kona motar ’Yan Sanda

A ranar Litinin din nan ne wasu da ake zaton ’yan ta’addan Birnin Gwari ne, suka kaiwa wata motar ‘Yan Sanda (Excort) hari har suka konata akan