Rahoto

Rahoto

Kwana 3 kafin Zabe: Majalisa ta amince a bai wa Kogi Naira Biliyan 10.69

Majalisar Dattawan Najeriya ta amince a bai wa Gwamnatin jihar Kogi Naira Biliyan 10.069 don kaddamar da wasu ayyuka a jihar daga Gwamnatin Tarayya. S

‘Yan bindiga sun harbe ‘Yan Sanda 3 a Sanga

Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun harbe wasu jami’an ‘yan sanda uku da ke aiki a shingen duba ababen hawa da ke tsakan

An kubutar da matar da aka kulle a daki shekara 2 a Kaduna

A ranar Litinin din nan ne aka gano wata mata da ‘yan uwanta suka rufe ta a cikin daki kusan shekaru biyu saboda kurum wai tana san komawa wajen

Cutar pneumonia ta kashe yaran Najeriya dubu 162 a 2018 – UNICEF

Rahoton Majalisar Dinkin Duniya ya ce a tsakanin kasashen duniya, Najeriya ce ta fi yawan yaran da ke mutuwa sakamakon kamuwa da cutar pneumonia. Huku

Majalisar Jihar Gombe ta tsige Mataimakin Shugaban Majalisar

Majalisar dokokin jihar Gombe yau Talata ta tsige mataimakin shugaban Majalisar Honorabul Shu’aibu Adamu Haruna, wanda yake wakiltar mazabar Kwami ta