Rahoto

Rahoto

Masu garkuwa sun aika min wasika- Dan Majalisar Kaduna

Mataimakin shugaban Masu Rinjaye a Majalisar Dokokin jihar Kaduna Shehu Yunusa Pambeguwa, ya bayyana yadda masu satar mutane suka aiko masa da wasikar

Laifin ‘yan siyasa ne rashin aikin yi ga matasa – Oba na Legas

Oba na Legas, Oba Riliwan Akiolu  wato Babban Basaraken Jihar ya zargi ‘yan siyasa da hannu dumudumu kan rashin ayyukan yi ga matasa

Gobara ta ci shaguna a kasuwar Balogun ta Legas

Wutar ta tashi ne a wasu shaguna da ke gefen kasuwar a safiyar yau Talata inda ta kona shaguna da dama da kuma wuraren ajiyar kayayyaki. Hukumar kare

An rufe shagunan ‘Yan Najeriya 50 a Ghana

Kungiyar masu sana’ar kayan wutar lantarki ta kasar Ghana, ta rufe shagunan baki ‘yan kasashen waje da ke kasuwanci a kasar, wadanda suka taka dokar d

Mutum 7 sun mutu bayan kwalekwale ya kife da su a Nasarawa

Hatsarin jirgin ruwa ya yi sanadiyyar mutuwar mutane bakwai a wani kwalekwale da ke tafiya a kogin Gwayaka a yankin Gabas na Karamar Hukumar Lafiya a