Rahoto

Rahoto

Cutar shawara ta hallaka mutum 115 a Katsina

Cutar Shawara da ta barke a Karamar hukumar Matazu da ke jihar Katsina, tayi sanadiyyar mutuwar mutum 115, kamar yadda binciken mu ya tabbatar. Mazaun

Alkalin Alkalan Najeriya ne yake jagorantar karar zaben Buhari da Atiku

Babban Akalin Alkalan Najeriya, Ibrahim Tanko Mohammed ne yake jagorantar sauraron daukaka karar da jam’iyyar PDP da dan takararta na shugaban k

Zaben Atiku da Buhari: Yau Kotun koli za ta fara sauraran karar

A yau Larabar nan ne kotun kolin Najeriya za ta fara sauraron daukaka karar da jam’iyyar PDP da dan takararta na shugaban kasa, Alhaji Atiku ABu

EFCC na binciken manyan ma’aikatan zabe a Sakkwato

Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati (EFCC) a yau Talata ta ziyarci cibiyar ofishin Hukumar zabe mai zaman kanta ta Kasa (INEC)

Gwamnati za ta dauki mataki akan masu yada labaran karya — Lai Mohammed

Gwamnatin tarayyar Najeriya ta gargadi masu yada labaran karya da kalaman batanci akan cewar hakan na iya jefa kasa a cikin wani mawuyacin hali. Minis