Rahoto

Rahoto

Ambaliya: Fursunoni 228 sun tsere daga gidan yari a jihar Kogi

Fursunoni 228 sun tsere daga gidan yarin garin Koton Karfe na jihar Kogi. Majiyarmu ta samu rahoton cewa, Fursunonin sun tsere bayan ambaliyar ruwa ta

Ambaliyar ruwa ta lalata gonakin shinkafa a Taraba

Ambaliyar ruwa tayi sanadiyyar lalacewar shinkafar da aka noma a gonakin gefen kogin Taraba da Benuwe, a karamar hukumar Gassol ta jihar Taraba. Majiy

Ruwan rafi ya ci budurwa a Kaduna

Ranar Lahadin nan ne wata badurwa ta rasa ranta a sakamakon nutsewa cikin ruwa da ta yi a lokacin da matukin babur mai taya uku wanda aka fi sani da s

’Yan sanda sun kama barayin shanu da kwato shanu 36 a Zamfara

Kwamishinan ’Yan sanda na jihar Kebbi, Garba Danjuma, ya ce rundunar ’Yan sandan jihar tayi nasarar kama barayin shanu tare da kwato shanu guda 36 dag

An sake yin garkuwa da Dan Sanda da wasu a Abuja

Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi garkuwa da mutum biyu cikin akwai wani jami’in dan sanda mai mukamin Sufeta a unuguwa