Rahoto

Rahoto

Adam Zango ya biya miliyan 46.75 don daukar nauyin dalibai 101

Fitaccen jarumin fina-finan Hausa na Kannywood kuma mawaki, Adam A. Zango, ya dauki nauyin karatun dalibai 101, a makarantar Professor Ango Abdullahi

Budurwar da ta banka wa kanta wuta saboda saurayi ta rasu

Budurwa mai kimanin shekara 17 mai suna A’isha Aminu wanda ke zaune a Unguwar Albarkawa a garin Gusau a Jihar Zamfara da ta banka wa kanta wuta saboda

’Yan sanda sun ceto mutum 15 a gidan kangararru na bogi a Adamawa

Rundunar ‘yan sandan Najeriya sun ceto mutum 15 tare da tsare mutum biyu a wani gidan ladabtar da kangararru mara rijista a a unguwar Wuro Hausa wanda

An kama dillalin makamai a hanyar Kaduna zuwa Abuja

Rundunar sojojin Najeriya ta yi nasarar kama wani kasurgumin dillalin muggan makamai da yake kaiwa ‘yan bindigar da suka addabi hanyar Kaduna zuwa Abu

Kotu ta kwace gidaje da filaye 24 na Abdulrasheed Maina

Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada umarnin kwace kadarori 23 da ake kyautata zaton na tsohon shugaban gyara harkar fansho (PRTT), Abdulrasheed M