Rahoto

Rahoto

Sojojin sun sake kama Kwamandojin Boko Haram 2 da wasu 14

Rundunar sojojin Najeriya sun sake kama wasu mayakan Boko Haram 16 cikin su akwai manyan Kwamandoji biyu na Kungiyar lokacin da rundunar ta kaiwa maya

Ganduje ya taya Kwankwaso murnar zagoyar ranar haihuwa

Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya taya tsohon Gwamnan jihar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso murnar zagayowar ranar haihuwarsa. Kwankwas

Kotu ta bada umarnin kwace gidajen Saraki na Legas

Wata babbar kotu da ke garin Ikoyi a jihar Legas, ta bada umarnin kwace gidaje biyu na tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya Bukola Saraki, don

Kirkiro Masarautun Kano: Kotu ta tsayar da ranar yanke hukunci

Babbar kotun jihar Kano ta tsayar da ranar 14 ga Nuwamba 2019, a matsayin ranar da za a yanke hukunci game da kalubalantar dokar majalisar dokokin jih

An yi arangama tsakanin ‘yan Kwankwasiyya da Gandujiyya a Kano

Akalla mutum takwas ne suka samu raunuka yayin da aka lalata motoci 10 a yau Litinin lokacin da aka yi wata arangama tsakanin kungiyar magoya bayan Kw