Rahoto

Rahoto

Gwamna Badaru ya nada mataimaka ga matansa 3

Gwamnan jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar, ya nada mataimaka na musamman ga matansa uku. A cikin mataimaka 51 da Gwamnan ya nada akwai masu taima

An yi garkuwa da mutum 9 a Abuja

Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mutane tara ciki harda wani yaro mai shekara 12 a unguwar Pegi da ke Karamar hukumar Kuje cikin babban birnin tara

Mutum 38 sun mutu bayan kwalekwale ya kife da su a Bauchi

Mutum 38 suka mutu bayan wani kwalekwale ya kife da wasu manoma 40 a kogin Kirfi da ke Karamar Hukumar Kirfi jihar Bauchi. Shugaban Karamar Hukumar Ki

An kashe mutum 1 da yin garkuwa da 4 a kauyen Kaduna

Rahotanni na bayyana cewa a kashe wani mutum mai suna Mista Ezra Haruna, tare da yin garkuwa da mutuum 4 a Safiyar ranar Litinin a Anguwan Barau, ciki

Buhari zai gabatarwa majalisa daftarin kasafin kudin 2020

Shugaba Muhammadu Buhari, a yau Talata zai gabatarwa majalisar dokoki daftarin tsarin kasafin kudin shekarar 2020, zai gabatar da kasafin ne a zauren