Rahoto

Rahoto

Albashi: Takaddama ta kaure tsakanin Gwamna Masari da malaman S. Power

Takaddama ta kaure tsakanin Gwamna Aminu Masari na Jihar Katsina da malaman S. Power masu koyarwa a makarantun sakandaren da ke fadin jihar. Malaman S

Kotu ta tura malaman Islamiyya 6 gidan yari a Kaduna 

Wata kotu da ke a Kaduna ta tura malaman makarantar Imam Ahmad Bn Hambal da ke Rigasa gidan yari a yau Litinin.  Rundunar ‘yan sandan jihar ne ta gaba

Masu garkuwa da dalibai mata a Kaduna sun bukaci a biya Naira Miliyan 10

Masu garkuwa da mutane da suka sace dalibai mata shida da malamai biyu a Kwalejin Engraver, a  Kakau Daji, Karamar Hukumar Chikun jihar Kaduna. Suna c

Kunkuru mai shekara 344 ya mutu a Oyo

Wani tsohon kunkuru mai shekara 344 da aka fisani da suna Alagba a masarautar Soun ta Ogbomoso da ke jihar Oyo ya mutu. Wannan kunkurun dai an kiyasta

An sace dalibai mata 6 da malamai 2 a Kaduna

Wasu ‘yan bindiga sun sace wasu dalibai mata su shida da malamai biyu a makarantarsu da ke garin Kakau Daji, karamar Hukumar Chikun a jihar Kadu