Rahoto

Rahoto

Za a dauki mataki kan masu yada kalaman batanci- Buhari

A safiyar yau Talata yayin gabatar da jawabin samun ‘yancin kan Najeriya, shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa Gwamnati za ta dauki tsauraran mata

An kashe barayi 3 tare da babbakasu a motarsu a Abuja

Wasu mutum 3 da a ke zargin masu yin fashi a cikin mota ne da a ka fi sani da suna “Wan cans” sun gamu da ajalinsu a Abuja, inda a ka kashesu tare bab

Zaben Kano: Jibi kotu za ta yanke hukunci tsakanin Ganduje da Abba

Kotun sauraran kararrakin zaben Gwamnan jihar Kano ta sanar da ranar Laraba 2 ga  watan Oktoba 2019, a matsayin ranar da za ta yanke hukuncin sauraren

Mutum 14 sun mutu bayan sun ci abin mai guba a Zamfara

Mutum 14 sun mutu sanadiyyar cin abinci mai guba a ranar Juma’a a kauyen Moda da ke Karamar Hukumar Anka, jihar Zamfara. Mazauna gidan da suka ci gaba

Zaben Gwamnan Kogi, Bayelsa: A yau za a rufe karbar katin zabe

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta kammala tantance jam’iyyu 68 don yin zaben Gwamna na ranar 16 ga Nuwamba 2019 a jihohin Kogi da Bayelsa