Rahoto

Rahoto

Fasto ya sha da kyar yana kokarin lalata da matar da yake wa addu’a

Rundunar ‘yan sandan Legas ta ceto wani fasto daga hannun wasu matasa da suka fusata, suka lakada masa dukan kawo wuka bayan da ya yi yunkurin y

An kori sojoji 3 saboda laifin garkuwa da mutane a Borno

Rundunar sojojin Najeriya ta ce, ta kori wasu sojoji da aka kama da laifin garkuwa da mutane a wajen garin Maiduguri babban birnin jihar Borno. Kwaman

Gwamna El’rufai ya sa dansa a makarantar Gwamnati

A yau Litinin Gwamnan jihar Kaduna Nasir Ahmad Elrufai ya cika alkawarin da ya dauka shekarun baya na cewa, zai saka dansa Abubakar Saddique El-Rufai

Tsawa ta hallaka shanu 36 a Ondo

Wani makiyayi mai suna Ladan a karshen makon nan ya ce, ya rasa shanu 36 sakamakon saukar wata tsawa a kusa da inda yake kiwo a garin Ijare yankin Ida

Hisbah ta lalata kwalaben giya 196,400 a Kano

Jami’an Hukumar Shari’ah ta Hisbah ta jihar Kano ta lalata kwalaben giya sama da dubu 196,400 na giya da wasu kayan maye a cikin birnin jihar. Sakatar