Kotu ta bai wa Gwamna Masari nasara akan PDP
Kotun sauraron kararrakin zabe wadda jam’iyyar PDP ta shigar da kara inda ta kalubalancin zaben Gwamna Masari, a yau kotun ta tabbatar da nasara
Rahoto
Kotun sauraron kararrakin zabe wadda jam’iyyar PDP ta shigar da kara inda ta kalubalancin zaben Gwamna Masari, a yau kotun ta tabbatar da nasara
A jiya Laraba wani matashi ya kashe kansa bayan da suka sami sabani da budurwarsa wacce ta nuna masa cewa, ya nemi wata ita dan bata yi da shi. Sauray
Rundunar sojoji ta ‘Operation Whirl Punch’ da ke Kaduna sun kubutar da mutum da takwas da aka yi garkuwa da su a hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwari ranar
Wani matashi mai suna Badamasi Alhaji Musa ya rataye kansa a wata bishiyar mangoro wanda hakan yasa ya rasa ransa. Wannan al’amari ya faru a gar
A yau Alhamis shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, yana ganawar sirri da manyan hafsoshin tsaron Najeriya a fadarsa Abuja. Ganawar dai na zuwa ne baya