Rahoto

Rahoto

NDLEA ta kama wani da ya hadiye kullin kwayoyi 80 tare da wasu 64

Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Nijeriya, NDLEA, ta kama wasu mutum 64 da ake zargin masu safarar kwayoyi ne, maza 55 sai kuma mata

An yi garkuwa da malamin jami’ar Ondo a jihar Edo

Masu yin garkuwa da mutane sun yi garkuwa da malamin jami’ar Kimiyya da fasaha ta jihar Ondo (OSUSTECH) Farfesa Gideon Okedayo da ke Okitipupa, a Ondo

Tsohon Shugaban Zimbabwe Robert Mugabe ya mutu

Tsohon Shugaban Zimbabwe na farko bayan ta sami ‘yancin kai Robert Mugabe ya mutu yana da shekara 95. Shugaban Zimbabwe Emmerson Mnangagwa, ne y

Majalisar Osun ta umarci jami’an tsaro su kama mashaya sigari

Majalisar dokokin jihar Osun ta umarci jami’an tsaron jihar sun kama duk wani mashayin taba sigari a cikin jama’a don tabbatar da dokar jihar na hana

An kashe mutum 1 da yin garkuwa da fasinjoji 12 a hanyar Abuja

‘Yan bindiga sun kashe wata mata daya tare da yin garkuwa da fasinjoji 12 da suke cikin wata motar bas mai kujeru 18 a kauyen Omoko da ke hanyar Abuja