Rahoto

Rahoto

Buhari ya gana da wakilan shugaban China a Abuja

A yau Alhamis ne Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, ya yi ganawar sirri da wakilan shugaban kasar China Xi Jinping, a gidan Gwamnati da ke Abuja. Shu

Katsina: ’Yan Bindiga sun gindaya sharuddan dakatar da kai hari

’Yan bindigar da ke kai harehare a jihar Katsina da kewaye sun gindaya sharuddan aje makamai da kai hari, inda suka bukaci a saki ‘yan uwan su da aka

Ambaliyar ruwa ta lalata gonaki dubu 3 da gidaje 120 a Jigawa

Ambaliya ruwa ta lalata sama da gonaki dubu 3 da kimanin gidaje 120 a garin Zugo da ke Karamar Hukumar Guri a jihar Jigawa. Jami’in watsa labarai na K

Musa Wada ya zama dan takarar Gwamnan Kogi a PDP

Injiniya Musa Wada, ya zama dan takarar Gwamnan Kogi a jam’iyyar PDP, a babban zaben Gwamnan jihar da za a yi ranar 16 ga Nuwamba 2019. Shugaban kwami

Matasa sun lalata motocin ‘yan sanda 3 a shagon Shoprite na Abuja

Wasu matasa sun lalata motocin ‘yan sanda uku a lokacin da suka yi yunkurin shiga shagon siye da siyarwa na Shoprite da ke Alieta  hanyar Airport road