Rahoto

Rahoto

EFCC ta kama mutum 48 masu yin damfara ta yanar gizo a Kaduna

Hukumar yaki da Cin hanci da Rashawa ta EFCC ta ce, ta kama wasu da take zargin masu yi wa jama’a damfara ne ta yanar gizo su 48 a moboyarsu a da ke K

SEMA ta tallafawa jama’ar Kaura da aka kaiwa hari

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Kaduna (SEMA) ta kaiwa jama’ar da harin wasu ‘yan bindiga ya rutsa da su a gundumar Zangan da ke

Ya kona dansa saboda satar Naira 500

‘Yan sanda sanda sun kama wani magidanci mai suna Idorenyin Essien, da ya kona dansa a garin Afia Nsit Karamar Hukumar Eket a jihar Akwa Ibom. Idoreny

Musgunawa ‘yan Najeriya: Buhari ya tura wakilai zuwa Afirka ta Kudu

Gwamnatin tarayyar Najeriya ta damu matuka sakamakon harin da ake kaiwa ‘yan Najeriya mazauna Afirka ta Kudu, yayin da Shugaban kasar Afirka ta Kudu C

An bukaci Naira miliyan 50 don sakin mahaifiyar ma’aikacin Gwamnan Jigawa

Masu garkuwa da mutane shida da suka shiga gidan mahaifiyar Yahaya Mohammed tsohon mai bai wa Gwamnan Jigawa Muhammad Badaru Abubakar, shawara akan ha