Zaben Gwamnan Kogi: An fara zaben fidda gwani na PDP
A yau Talata an fara zaben fidda gwani na neman takarar Gwamnan jihar Kogi a jam’iyyar adawa ta PDP, za dai a gudanar da babban zaben Gwamnan jihar ne
Rahoto
A yau Talata an fara zaben fidda gwani na neman takarar Gwamnan jihar Kogi a jam’iyyar adawa ta PDP, za dai a gudanar da babban zaben Gwamnan jihar ne
‘Yan ciranin nan 123 da jami’an kwamitin cika aiki na Legas (task force) suka kama a ranar Juma’ar da ta gabata sun shigar da karar
Matasan kabilar Jukun a jihar Taraba sun sanar da cewa, harin da aka kaiwa kabilar ya yi sanadiyyar kone wasu matasa kurmus inda hakan ya yi sanadiyya
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa, (EFCC) reshen jihar Kano, ta ce ta kama mutum 280 a jihar, wadanda suke da alaka da cin hanci da rashawa daga wa
Asusun haror da ma’aikata na kasa [ITF] ya horar da matasa 300 akan sana’o’i daban daban a jihar Bauchi don dogaro da kai. Darakta Janar na ITF