Rahoto

Rahoto

Gwamna Mutawalle ya yi wa Fulani fursunoni 100 afuwa

Gwamnan jihar Zamfara Bello Muhammad Mutawalle, ya ce gwamnatin jihar zata yi wa Fulani fursunoni 100 afuwa a matsayin wata hanya na tattaunawa da ‘ya

Yarinya ‘yar shekara 10 ta haihu a Benuwai

A jiya Litinin 5 ga watan Agusta 2019, wata yarinya ‘yar shekara goma da haihuwa, mai suna Masenengen Targbo ta haifi jaririya a wani asibiti da

Al’irshadiyya ta yaye dalibai matan aure karon farko cikin shekaru 12 a Legas

A jiya Lahadi ne makarantar Al’irshadiyya ta yi walimar yaye dalibai matan aure guda 9 da suka sauke karatun al’kur’ani mai girma a

Kotu ta bayar da belin Zakzaky don neman magani

Babbar Kotun jihar Kaduna ta bada belin shugaban Mabiya Kungiyar ‘yan Uwa Musulmi ta Shi’a (IMN) Shaikh Ibraheem Zakzaky domin ya samu damar tafiya ka

‘Yan sanda sun tarwatsa masu zanga-zangar #RevolutionNow a Legas

Masu zanga-zangar #RevelutionNow wato juyinjuya hali sun fara gangami a wasu yankunan Legas da jihar Ogun, a Legas da sanyin safiyar yau Litinin an gi