Rahoto

Rahoto

Sallar Bana: Farashin dabobbi na hauhawa a kasuwannin Kurmi

Binciken da Aminiya tayi a wasu kasuwannin dabobbi a jihohin Kurmi da suka hadar da Legas da Ogun da jihar Oyo da Osun da Ondo da Ekiti a bana farashi

Obasanjo ya tattauna da shugabannin Kungiyar Fulani

A yanzu haka Kungiyar Fulani makiyaya ta Gan Allah Fulbe (GAFDAN),  nayin taro da tsohon shugaban Kasa Cif Olusegun Obasanjo a Abeokuta babban birnin

An kubutar da limaman coci 5 da aka yi garkuwa da su a Ogun

Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun ta sami nasarar kubutar da daukacin limaman cocin Ridim su biyar da aka yi garkuwa da su a ranar Alhamis da ta g

An kammala jigilar maniyatan Jahar Katsina 

A yau Jumma’ar ne 2 ga watan Agusta na 2019 aka kammala jigilar maniyatan Jahar Katsina zuwa garin Madina. Jirgi na 6 kuma na karshe daga Jahar

Mahajjaci mai shekara 130 ya zama bakon Sarki Saudiyya

Wani tsoho da yake da yawan tsawan rai mai shekaru 130 dan kasar Indonesiya mai suna Hajji Ohi Aydarous Samri, ya kasance wanda aka karrama a masaukin