Rahoto

Rahoto

Gwamnatin Gombe ta rattaba hannu da Qatar don habaka ayyukan jinkai

Gwamnatin Jihar Gombe ta sanya hannu kan wata takardar yarjejeniya (MOU) da gidauniyar kasar Qatar don habaka ayyukan jinkai a daukacin Kananan Hukumo

‘Yar Sheik Dakta Ahmad Gumi ta rasu

A yau Litinin Allah Ya yi wa Maryam Ahmad Gumi rasuwa, ‘yar Sheikh Dakta Ahmad Gumi wadda ta yi ta fama da rashin lafiya a Abuja. Za a yi jana’izarta

Mahajjatan Yobe sama da dubu 1,200 ne za su sauke farali – Bukar Kimen

Zababben shugaban Hukumar jin dadin Alhazai ta jihar Yobe Alhaji Bukar Kime, ya bayyana cewa sama da Mahajjata dubu 1,200 ne suke shirin sauke farali

‘Yan sanda sun kama makiyaya 3 da ake zargi da kashe manomi a Ogun

Hukumar ‘yan sandan jihar Ogun ta kame wasu Fulani makiyaya uku da ake zargi da kashe wani mutum mai suna Rafiu Sowemimo, a kauyen Alabata a jih

An yi garkuwa da mahaifiyar tsohon kocin Super Eagles

’Yan bindiga sun yi garkuwa da mahaifiyar tsohon kocin kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles Samson Siasia a jihar Bayelsa. Mahaifiyar tsohon kocin ma