Rahoto

Rahoto

Buhari ya bukaci Majalisa da tabbatar da Tanko a matsayin Alkalin Alkalai

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, ya bukaci Majalisar Dattawa ta tabbatar da Mukaddashin Alkalin Alkalan Najeriya Ibrahim Tanko Muhammad a matsayin

‘Yan Shi’a tare da wasu Kungiyoyi sun fara gangamin lumana a Legas

Yanzu haka Kungiyar ‘yan uwa Musulmi ta ‘yan Shi’a tare da wasu Kungiyoyin kare hakkin dan Adam na zanga-zangar lumana a birnin Legas a yankin Ikeja b

Na shiga kungiyar asiri dan na yaki makiyana – Dan shekara 14 

Wani yaro dan makarantar karamar sakandare dan shakara 14 mai suna Christoper Anthony, ya bayyana cewa ya shiga kungiyar asiri ne domin ya yaki makiya

Maniyyata sama da milyan 3 daga kasashe 180 zasu yi aikin Haji 2019 

A kalla sama da maniyyata aikin Hajji na shekarar 2019 daga kasashe 180 ake sa ran zasu sauke farali a wannan shekara. Shugaban Kasa Muhammadu Buhari

An kame ‘yan kungiyar asiri 100 da makamai a Legas

Hukumar ‘yan sandan Jihar Legas, ta kame wasu mutum 100 tare da kwace makamai a hannun su wadanda a ke zargin ‘yan kungiyar asiri ne, a tsakanin ranak