Rahoto

Rahoto

 An kame mutum 6 kan zargin yi wa matar aure da wasu ‘yan mata 2 fyade a Kebbi

An kame wasu mutum shida kan zargin yin fyade ga wata matar aure tare da wasu ‘yan mata biyu, a kauyen Warra, cikin karamar hukumar Ngaski ta Jihar Ke

Fadar shugaban kasa ta soke shirin kafa Ruga

Fadar shugaban kasar Najeriya a yau Laraba ta tabbatar da soke shirin kafa rugage, an fara yunkurin kafa rugar ne don kawo karshen rikicin da ke tsaka

Majalisa za ta binciki zargin cin zarafin da Sanata Elisha ya yi

A yau Laraba Majalisar dattawa za ta fara binciken badakalar cin zarafin wata da ake zargin Sanata Elisha Cliff ya yi a wani Shago a Abuja. An dai ta

Kotu ta yi watsi da bukatar daukaka karar Atiku da PDP

Kotun sauraren karar zaben shugaban Najeriya wanda jam’iyyar adawa ta PDP da dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar Atiku Abubakar, suka shigar ta yi w

Kungiyar Shi’a ta yi wa mata bitar zamantakewar aure da sana’a don dogaro da kai

Kungiyar ‘yan uwa Musulmi ta ‘yan Shi’a mabiyan Shaikh Ibrahim Zakzaki ta shirya wa matan aure taron bitar zamantakewar aure tare da