Rahoto

Rahoto

An kai hari ofishin ‘yan sanda an kashe DPO da wasu mutum 3 a Bayelsa

Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne a safiyar yau Litinin sun kai hari ofishin ‘yan sandan unguwar Agudama- Ekpetiama da ke Karamar Hukumar Yenagoa a j

Na yi kokari wajen magance matsalar tsaro a Zamfara- Yari

Tsohon Gwamnan jihar Zamfara, Abdul’aziz Yari, a yau Litinin ya kare kansa game da kalubalen tsaro da jihar ke fuskanta, inda ya ce ya yi bakin kokari

’Yan bindiga sun kashe mutum 7 da yin garkuwa da 6 a Katsina

Wasu ‘yan bindiga sun sake kashe mutum 7 tare da yin garkuwa da mutum 6 a kauyuka 10 da ke Karamar Hukumar Kankara ta jihar Katsina duk a ranar Asabar

An bindige tsohon kansila kan zargin leken asiri ga masu satar mutane

Sojoji sun bindige wani tsohon kansila kan zarginsa da yi wa masu garkuwa da mutane leken asiri a garin Dogon Dawa da ke Karamar Hukumar Birnin Gwari

Dalibin Jami’ar FUD ya zama zakara a kasar China

Wani dalibin Jami’ar Tarayya da ke Dutse (FUD) a Jihar Jigawa, Malam Ahmad Baba ya zama zakara a gasar tsabtar muhalli ta jami’o’in duniya da aka guda