Rahoto

Rahoto

Gwamnatin Yobe ta kara sassauta dokar takaita zirga-zirga a jihar

A sakamakon zaman da gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni, ya yi da sashin tsaro na jihar a ranar Talatar da ta gabata, gwamnatin jihar ta kara sassauta d

Gwamna Ganduje ya nada Ali Makoda shugaban ma’aikata

Gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje, ya nada tsohon Kwamishinansa na Muhalli Ali Makoda, a matsayin shugaban ma’aikatan gidan Gwamnatin jihar. Sakata

Sakon Buratai ga Sojoji: Ku fada min matsalolin ku

Yayin tattaunawa da Babban hafsan sojin kasa na Najeriya Janar Tukur Buratai, ya yi da Rundunar sojojin Operation Lafiya Dole, da ke yaki da ‘ya

Martani: Na bar wa Gwamnan Zamfara Naira biliyan 7 – Yari

Tsohon Gwamnan jihar Zamfara Abdulaziz Yari, ya musanta rahoton da ke cewa, Kwamitin karbar mulki da Gwamnan Zamfara Bello Matawalle ya kafa ne ya ban

Harin ‘Yan Boko Haram ya kashe manoma 20 a Borno

Rahotanni na bayyana cewa, mayakan Boko Haram sun kai hari garin Ngamgam wanda yake da nisan kilomita 50 a Gabashin garin Damasak da ke Karamar Hukuma