Rahoto

Rahoto

Ya kashe matar da ta ba shi aiki don ya mallaki dukiyarta

Wani matashi mai kimanin shekaru 22 ya kashe uwwar dakin sa wacce ta dauke shi aikin share-share da goge-goge, lamarin da ya sanya mahaifiyar matar ts

’Yan gudun hijirar Sakkwato na son barin sansani amma mahara na kara ta’asa 

Watanni 11 ke nan da ’yan gudun hijira sama da dubu 10, manya da yara maza da mata daga kauyuka 10 da ke kusa da garin Gandi a Karamar Hukumar Rabah a

’Yan fashi sun kashe ’yan acaba biyu a Kaduna

A ranar Litinin da ta wuce ne wadansu da ake  zargin ’yan fashi ne suka kashe masu sana’ar acaba biyu a gidan sayar da mai na Usmaniyya da ke Kaduna.

An zabi Shugabanni biyu a Majalisar Dokokin Bauchi

An samu rudani game da zaban shugaban majalisar dokokin Bauchi yayin da bangarorin da ke hamayya da juna suka zabi shugabanni daban-daban a zauren maj

‘Yan bindiga sun shirya mika wuya a Zamfara- Kwamishina

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Zamfara Usman Nagoggo, ya ce ‘yan bindigar da suka addabi jihar sun shirya tsaf don mika wuya da aje makamansu da nufin