Rahoto

Rahoto

Gwamnonin Arewa sun ɗaura ɗamarar yaƙi da ƙarancin abinci mai gina jiki

MSF ta lura cewa kimanin yara miliyan 2.6 a Nijeriya na fama da matsanancin ƙarancin abinci mai gina jiki.

An samu ƙaruwar rashin tsaro a Najeriya — Rahoto

Rahoton ya nuna ƙarin adadin da aka samu wanda ya yi sama idan aka kwatanta da watan Afrilu.

Tinubu da Shettima sun kashe N5bn a tafiye-tafiye cikin watanni uku

Duk wata tafiya, in dai ba wata fa’ida za ta kawo ga al’umma kasa ba, sai a yi watsi da ita.

Likitocin Kano sun sa ranar shiga yajin aiki

Ƙungiyar ta ɗauki tsawon lokaci tana neman Gwamnatin ta share musu hawaye.

An kashe ’yan sanda 7 da wasu 35 a Zamfara da Katsina

Sabon hari ya yi sanadin rasa rayuka 42 a Zamfara da Katsina ciki har da ‘yan sanda bakwai.