Rahoto

Rahoto

Daga yanzu a kira ni da Uwargidan shugaban kasa- Aisha Buhari

Aisha Buhari ta ce, daga yanzu a daina kiranta da suna ‘Wife of the President’ wato matar Buhari ta ce, yanzu ta zama uwargidan shugaban kasa ‘First L

Matashi ya mutu a tafki yana wanka a Kano

Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ce, wani matashi mai kimanin shekara 20, mai suna Mustapha Abdullahi, ya nutse  lokacin da yake wanka a wani taf

Ganduje ya gindaya sharudda akan sulhunsu da Sarkin Kano

Gwamnan Kano Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya gindaya wasu sharudda  ga Sarki Sanusi wanda ya ce su ne, matakin tabbatar sulhu tsakaninsa da Sarkin na

Gwamnan Bauchi ya bada tallafin shanu 3 da shinkafa ga Fursunoni

Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Abdulkadir Muhammad, ya bada tallafin shanu 3 da buhunan shinkafa 20 ga fursunonin da ke gidan yarin Bauchi ta tsaki

Shugaban Majalisa ya rantsar da Okorocha a matsayin Sanata

Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ahmad Lawan, a yau Alhamis ya rantsar da tsohon Gwamnan jihar Imo, Rochas Okorocha, a matsayin Sanata mai wakilt